Ilimi Hasken Rayuwa
Ana fuskantar koma bayan koyan harshen larabci a arewacin Najeriya
- Author: Vários
- Narrator: Vários
- Publisher: Podcast
- Duration: 0:09:52
- More information
Informações:
Synopsis
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan mako tare da Shamsiyya Haruna ya mayar da hankali ne kan dalilan da suka haddasa rashin koyon ingantaccen larabci tsakanin daliban sakandare a arewacin Najeriya, sabanin lokutan baya. A shekarun baya, alkaluma sun nuna cewa kusan kaso hamsin na larabcin da Dalibai ke koya suna samun sa ne a makarantun boko ba lallai sun sun halarci makarantun Arabiya, al’amarin dake neman zama tarihi a wannan zamani. Shiga alamar sauti don sauraron cikakken shirin.......